Abdullahi RA yace Na tambayi Manzon Allah SAW cewa wane aikine Allah mai girma da daukaka yafi so sai yace Sallah akan lokacinta sai nace sannan me Sai yace Bin Iyaye sai nace sannan Sannan yace ya fada mun wain Nam abubuwan kuma da naso ya karamun da ya karamin.
Abdullahi bin Umar RA yace Yardan Allah yana cikin yardan iyaye kuma fushin Allah yana cikin fushin iyaye Wato wanda iyayensa suka yarda dashi to Allah zai yarda shi haka ma idan iyaya
Một wani hadisin kuma Abdullahi dan Abbas yace Lallai ni ban san wani aiki wanda yafi kusanci zuwa ga Allah ba fiye da biyayya
ga Mahaifiya Duka hadisan suna cikin Al-Adabul Mufrad.
Allah kasa mu kasance masu farantama Iyayen mu